Tare da halartar fitattun makaranta Misarawa;
Tehran (IQNA) A ranar yau Asabar 7 ga watan Oktoba ne za a gudanar da karatun kur’ani mai tsarki karo na biyu tare da halartar fitattun ma’abota karatun kur’ani na kasar Masar a masallacin Imam Husaini (AS) da ke birnin Alkahira, babban birnin kasar Masar.
Lambar Labari: 3487968 Ranar Watsawa : 2022/10/07
Tehran (IQNA) Biranen daban-daban na kasar Yemen a yau 8 ga watan Agusta, sun shaida yadda al'ummar wannan kasa suka halarci jerin gwanon Ashura Hosseini tare da nuna goyon baya ga tsayin daka na al'ummar Palastinu.
Lambar Labari: 3487655 Ranar Watsawa : 2022/08/08
Tehran (IQNA) Masu fafutuka na Falasdinu da ke kare Masallacin Al-Aqsa da kuma hana wuce gona da iri kan masallacin da yahudawan sahyoniya ke yi, sun yi kira da a gudanar da zaman dirshan a watan Zu al-Hijjah.
Lambar Labari: 3487448 Ranar Watsawa : 2022/06/21
Tehran (IQNA) Wani mai fasaha dan kasar Pakistan ya rubuta dukkan ayoyin kur'ani mai tsarki a kan fensira 8,000 a hanya ta musamman mai ban sha'awa aikin da ya dauke shi tsawon shekaru 10.
Lambar Labari: 3487138 Ranar Watsawa : 2022/04/07
Tehran (IQNA) an gudanar da zaman juyayia daren Tasu'a a Husainiyar Imam Khomeini tare da halartar jagoran juyi na Iran.
Lambar Labari: 3486217 Ranar Watsawa : 2021/08/18
Tehran (IQNA) kungiyar kasashen musulmi ta mayar wa shugaban kasar Faransa Emmnuel Macron da martani dangane da kalamansa na kyamar musulunci.
Lambar Labari: 3485268 Ranar Watsawa : 2020/10/12
Tehran (IQNA) an nuna wani dadden kwafin kur'ani mai sarki a dakin ajiye kayayyaki na garin Gardaqa da ke kasar Masar.
Lambar Labari: 3484907 Ranar Watsawa : 2020/06/19
Tehran (IQNA) babbar cibiyar musulnci ta kasar Masar ta Azhar ta fitar da bayani kan ranar yara ta duniya.
Lambar Labari: 3484892 Ranar Watsawa : 2020/06/13
Bangaren kasa da kasa, ma’aikatar kula da harkokin addini ta kasar Masar ta sanar da cewa kasashe 70 ne za su halarci gasar kur’ani ta kasa da kasa a Masar.
Lambar Labari: 3482402 Ranar Watsawa : 2018/02/16
Majiyoyin labarai daga jihar Borno a tarayyar Nigeria sun bayyana cewa wasu boma bomai guda biyu sun tashi a cikin wani masallaci a cikin Jami'an maiduguri a safiyar yau Litinin.
Lambar Labari: 3481140 Ranar Watsawa : 2017/01/16
Bangaren kasa da kasa, ofishin jakadancin kasar Iran na gudanar da taron baje koli na kayyakin al’adun musulunci cibiyar Rasuli Center da ke birnin Pretoria akasar Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3481071 Ranar Watsawa : 2016/12/26